Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci masu sukar ayyukan hanyoyi a garuruwan Abuja, yana mai cewa zai yi murabus idan an tabbatar da bayanansa ba daidai ba ne.
A yayin da annobar cutar coronavirus ta barke a kasashen duniya, Najeriya ta shiga sahun kasashen da ke fama da cutar. Amma kuma babban abun tsoro shine yadda c
A bisa umurnin da ta bayar na rufe wasu kasuwanni a jahar domin hana yaduwar cutar coronavirus, gwamnatin Lagas ta saki jerin sunayen kasuwanni da za a rufe.
Sakamakon gwaji da aka yiwa gwamnan jahar Edo, Mista Godwin Obaseki ya nuna baya dauke da cutar coronavirus, amma ya yanke shawarar ci gaba da killace kansa.
Yau ana neman wata daya cir da shigowar cutar Coronavirus Najeriya. Legit.ng Hausa ta tattaro muku abubuwan da ya kamata ku sani game da cutar a kasar Najeriya.
Hukumar kula da filayen jiragen sama na gwamnatin tarayya (FAAN) ta sanar da cewa ana feshin magani a filayen jiragen saman Najeriya. Kamar yadda bidiyon ya bay
Abba Kyari, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ki killace kansa ba bayan ya dawo daga kasar Jamus da Ingila ne saboda a lokacin da ya d
Kafatanin rundunonin Najeriya na zaune cikin shirin ko-ta-kwana tare da aiki da cikawa domin dabbaka umarnin shugaban kasa Muhammadu Buhari na garkame Najeriya
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun yi garkuwa da babban yayan gwamnan jahar Bauchi, Alhaji Adamu Mohammed Duguri, a garin Bauchi yayinda ya ke hira da abokai
Kasa da sa'o'i 24 bayan gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da rufe kasuwanni a jihar, hukumar habaka kasuwanni ta Kaduna ta fara feshin maganin kashe kwayoyin COVI
Labarai
Samu kari