Yanzu-yanzu: Mutane 6 da ke jinyar COVID-19 a Legas sun warke

Yanzu-yanzu: Mutane 6 da ke jinyar COVID-19 a Legas sun warke

- Majinyata shida da ke fama da cutar coronavirus a jihar Legas ne a yau suka warke

- Za a sallamesu daga cibiyar killace majinyatan cutuka masu yaduwa da ke Yaba a jihar

- Tunde Ajayi, mai bada shawara ta musamman ga gwamnan jihar Legas, ya bayyana hakan a shafinsa na twitter a yau Alhamis

Majinyata shida da ke fama da cutar coronavirus a jihar Legas ne a yau suka warke. Za a sallamesu daga cibiyar killace majinyatan cutuka masu yaduwa da ke Yaba a jihar.

Tunde Ajayi, mai bada shawara ta musamman ga gwamnan jihar Legas, ya bayyana hakan a shafinsa na twitter a yau Alhamis.

Kamar yadda jaridar The Cable ta ruwaito, ya rubuta: "Shida daga cikin majinyatan cutar COVID-19 ne suka warke kuma za a sallamesu nan ba da daewa ba. Abinda jihar Legas ke yi a yanzu ya sha banban. Mu ne a gaba."

Karin bayani zai biyo baya...

Yanzu-yanzu: Mutane 6 da ke jinyar COVID-19 a Legas sun warke
Yanzu-yanzu: Mutane 6 da ke jinyar COVID-19 a Legas sun warke
Asali: UGC

DUBA WANNAN: Gwamnan APC ya nada yaro mai shekaru 15 a matsayin sarki mai daraja ta daya a jiharsa

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel