Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci masu sukar ayyukan hanyoyi a garuruwan Abuja, yana mai cewa zai yi murabus idan an tabbatar da bayanansa ba daidai ba ne.
Fadar gwamnatin jahar Nassarawa ta fitara da sanarwa game da sakamakon gwajin da jami’an hukumar kiyaye yaduwar cututtuka ta Najeriya, NCDC ta gudanar a kan gwa
Wannan shi ne rana zafi inuwa kuna, ba’a gama jimamin kamuwar gwamnan Bauchi, Bala Muhammad da annobar Coronavirus ba, kwatsam sai ga wasu gungun miyagu yan bin
Fitaccen attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya shawarci gwamnatin tarayya a kan ta baiwa asibitoci da cibiyoyin gwaje gwaje masu zaman kansu daman fara gudanar d
Karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Ramatu Aliyu ta bayyana cewa ta hukumar yaki da yaduwar cututtuka a Najeriya ta gudanar da gwajin annobar nan mai
Gwamnan jahar Ondo, Rotimi Akeredolu ya shiga halwa inda ya kebance kansa domin kauce ma yada cutar Coronavirus wanda ake tunanin zai iya kamuwa da ita sakamako
Gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello, ya killace kansa sakamakon halartan tarurruka uku kungiyar gwamnonin Najeriya da aka gudanar ranar 18 ga Maris 2020.
Wani mai gyaran kayayyakin wutar lantarki, Victor Edem ya kashe kansa saboda matsalar da ya fama da ita na gaza gamsar da matarsa yayin kwanciya da kuma gaza yi
Da take sanar da hakan a ranar Laraba, mataimakiyar gwamnan jihar Kaduna, Dakta Hadiza Balarabe, an dauki wannan sabon matakin ne yayin wani taro da manyan jami
Sakamakon gwajin cutar COVID19 da shahrarren dan wasan kwaikwayon Kannywood da Nollywood, Ali Muhammad Nuhu, tare da Frodusa, Abubakar Bashir Maishadda, Dirakta
Labarai
Samu kari