Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon ministan kimiyya da fasaha, Farfesa Turner Isoun, yana yabawa gudummawarsa ga Najeriya.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon ministan kimiyya da fasaha, Farfesa Turner Isoun, yana yabawa gudummawarsa ga Najeriya.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Wasu manyan masu kudi da kamfanoni sun bayar da tallafin kudade domin taimakawa gwamnatoci a matakan tarayya da jaha domin yakar annobar coronavirus a kasar.
Wani soja mai mukamin manjo janar a rundunar sojin Najeriya, Olusegun Adeniya ya bayyana cewa hare-haren mayakan Boko Haram a garesu na ci gaba da tsananta a kw
Gwamnan jahar Adamawa, Ahmadu Fintiiri ya sanar da dokar hana shige da fice a jahar na tsawon kwanaki 14 a wani mataki na kare jahar daga annobar cutar Coronavi
Gwamnan jahar Yobe, Mai Mala Buni ya bayyana daukan matakin garkame jahar Yobe gaba daya daga ranar Talata, 31 ga watan Maris domin kare yaduwar annobar cutar C
Za a gurfanar da manyan gudu hudu ne bisa zarginsu da kara farashin kayan tsaftace muhalli, sinadarin tsaftace hannu, da sauran kayan amfani da jama'a ke bukata
Ministan lafiya, Dr Osagie Ehanire, ya sanar da hakan a ranar Litinin, 30 ga watan Maris, a lokacin taron tawagar fadar Shugaban kasa kan cutar Covid-19 a Abuja
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da wasu yan kasar China su biyu da ke aiki a jahar Ebonyi a ranar Litinin.
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo da Mabiya Kirista daga cikin Hadimansa a Aso Villa, sun yi ibada ta yanar gizo a cocin fadar shugaban kasa.
Shugaban kungiyar Jama'atu Izalatil Bid'ah Wa Ikamatis Sunnah, JIBWIS, Sheikh Yahaya Jingir ya bayyana biyayyarsa ga gwamnatin jihar Filato, bayan tambayoyin da
Labarai
Samu kari