Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Ma’aikatar lamuran addinin Musulunci, Da’awah, da shiryar da a’umma na Saudiyya ta bayyana cewa mutane su shirya gudanar da Sallar Tarawihi a gidajensu saboda.
Rundunar yan sandan jahar Ogun, ta kama akalla mutane 150 da ake zargin suna da nasaba da haddasa tashe-tashen hankula da sace-sace a wasu garuruwan jahar.
Gwamnatin jahar Kano ta yi feshin magani a wurare biyar da mutumin da aka tabbatar yana dauke da cutar coronavirus ya ziyarta kafin a gano yana dauke da ita.
Hukumar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa ta mayarwa direban da daya daga cikin jami'anta ya kwacewa kudi N40,000 dan ya hau titi lokacin dokar hana fita.
An shiga halin tsoro a yankunan Mangoro, Ogba, Agege, Iyana Ipaja da kuma Dopemu da ke jahar Lagas, yayinda yan ta’adda ke yiwa mazauna yankunan fashi da makami
Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya ta sanar da cewa an samu karin mutane biyar da suka kamu da cutar Coronavirus a fadin tarayya da kuma karin 15.
Majalisar koli ta shari’ar Musulunci, NSCIA, a karkashin jagorancin mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ta bayyana damuwarta da yadda gwa
Wani sabon rikicin kabilanci ya barke a jahar Taraba tsakanin kabilun Shomo da Jole dake karamar hukumar Lau ta jahar, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da
Hukumar kare yaduwar cututtuka a Najeriya, NCDC ta sanar da samun sabbin mutane 5 da suka kamu da annobar Coronavirus a Najeriya, wanda hakan ya kawo adadin mas
Labarai
Samu kari