Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da rasuwar tsohon gwamnan jihar, Alhaji Muhammad Goni, ya rigamu gidan gaskiya.Mun samu labarin cewa tsohon gwamnan.
Wani mutum mai suna Femi Adeoye ya hana dansa wanda ya dawo daga tafiya shiga gidansa da ke Ekiti ba tare da an tabbatar da cewa baya dauke da cutar COVID-19 ba
Kwamitin kar ta kwanan fadar shugaban kasa kan yaki da cutar COVID-19 ta ce rassan bankuna a jihar Legas, jihar Ogun da birnin tarayya Abuja za su iya fara bude
A kalla shaguna 20 wadanda suka hada da wurin siyar da magani ne suka ci babbake a jihar Kaduna. Lamarin ya faru ne wurin karfe 7 na yamma a wurin Constitution
Ma’anar Azumi a Shari’a shi ne bautawa Allah Madaukaki ta hanyar kamewa daga cin abinci da abin sha da jima’i, tun daga hudowar Al fijir har zuwa faduwar rana.
A cikin kwanaki hudu tak ne jihar Kano ta yi rashin manyan sanannun mutane da suka hada da malaman jami'a, kwaleji, Islama da kuma ma'aikatu. Rashin manyan muta
Wasu Kasashe za su yi fama da fatarar abinci a Nahiyar Afrika saboda Coronavirus. Jerin wadannan Kasashe da za su yi fama da fatarar abinci sun hada da Sudan.
A wani atisaye da kwamandan rundunar 21SAB ya jagoranta, dakarun soji sun kwace kauyen Bula Shatane daga hannun mayakan kungiyar Boko Haram tare da lalata gidaj
Gwamnatin jihar Legas ta sanar da sallamar majinyata 48 dake kwance a cibiyoyin killacewanta na cutar Korona. Gwamnan jihar, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana haka
Labarai
Samu kari