Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
WHO ta ce adadin mutanen da suka harbu da cutar korona a cikin awanni 24 da suka wuce a nahiyar Afirka ya karu daga mutum 33,000 zuwa sama da mutum 34,000.
Allah ya yi wa Hajiya Fatimah Umar Badami, mahaifiyar gwamnan jihar Adamawa rasuwa. Mahaifiyar Gwamna Ahmadu Fintiri ta rasu ne tana da shekaru 68 a duniya. Haj
Fitaccen jarumin fina-finan Indiya, Irrfan Khan, wanda ya taka rawar gani har a fina-finan Hollywood ya rasu yana da shekara 53 bayan ya yi fama da ciwon hanji.
A ranar Talata ne dai kwamitin zartarwa na Asusun Lamunin IMF ya amince da bukatar kasar Najeriya bayan da ta nemi tallafin kudi na Dalar Amurka biliyan 3.4.
Gwamna Nasir El-Rufai na jahar Kaduna ya bayyana cewa mahaifiyarsa ta nemi ya aske gemunsa bayan ya ziyarceta a lokacin da ya warke daga cutar coronavirus.
Gwamnan Ondo ya Coronavirus ta na harbin Bayin Allah ne saboda sakacin Jami’an tsaro. Rotimi Akeredolu ya ce laifin Jami’an tsaro ya sa COVID-19 ta ke yaduwa.
A karon farkon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya bayyana irin halin ha'ula'i da ya tsinci kansa har na tsawon kwanaki 26 a ware yayin da ya ke jinya.
Kungiyar matasan Arewa (AYCF) ta yi wa gwamnatin jahar Lagas wankin bargo a kan watsi da ta yi da al’ummanta a jahar wajen rabon kayan rage radadin hana fita.
Najeriya na ci gaba da samun hauhawan masu annobar coronavirus, inda a yanzu adadin masu ita ya kai 1,532 kamar yadda alkaluman hukumar yaki da cutar ta fitar.
Labarai
Samu kari