Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Rahoton binciken da aka samu ya bayyana cewa kashi 41.3 na mamatan sun rasu ne sakamakon zazzabi wanda ya kasance daya daga cikin manyan alamomin COVID-19.
Alkaluman NCDC sun nuna cewa an samu adadin da ba a taba samu ba na mafi yawan mutanen da suka kamu da cutar korona cikin jihohin Arewacin Najeriya a rana ɗaya.
Gwamnan jahar Enugu, Ifeanyi Ugwuanyi ya umarci shuwagabannin kananan hukumomin jahar guda 17 da su koma su tare a bakin iyakokinsu domin yaki da yaduwar cutar
Ma’aikatar kiwon lafiya ta gwamnatin jahar Kano ta sanar da karin mutuwar mutane 2 a sakamakon cutar COVID19 wanda aka fi sani da suna annobar Coronavirus.
A ranar Laraba, 29 ga watan Afrilu, 2020 aka samu mai Coronavirus a Yobe. Jihohi 2 ne babu COVID-19 a Najeriya yanzu, bayan cutar ta harbi wannan Bawan Allah.
Gwamnatin jahar Kaduna ta bayyana cewa sun samu karin mutane 16 masu cutar coronavirus, lamarin da ya kara yawan adadin masu cutar a jahar daga tara zuwa 25.
An kama Bala ne a gidansa da ke Kaduna bayan wasu lauyoyi sun shigar wa Kwamishinan Yan sandan Kano kara tare da neman a gurfanar da shi a kotu saboda kalaman d
A jiya Ministan kwadago ya kaddamar da kwamitin da za ta dauki ma’aikatan musamman. An fara tsarin yadda za a ba mutane 1, 000 aiki daga kowace karamar hukuma.
Dr Chikwe Ihekwe ya ce kusan dukkanin wadanda cutar korona ta harba a kasar za su murmure ba tare shan wani magani ba ko samun kulawa ta kwararrun lafiya ba.
Labarai
Samu kari