Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Gidauniyar Kwankwasiyya, ta tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta bayyana damuwarta bisa yadda gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya yi fatali
Rahotanni sun kawo cewa jami’an tsaro sun kama mutane kimanin su 216 sannan aka hukunta su a kan karya dokar hana fita a jahar Neja. An sallami 12 daga cikinsu
Ministan lafiya, Osagie Ehanire, a ranar Alhamis ya ce likitocin Najeriya 113 wanda mafi akasarinsu daga asibitoci masu zaman kansu ne, sun kamu da coronavirus.
Cutar Korona ta fara bulla ne a garin Wuhan da ke kasar China, amma ta ci gaba da yaduwa suka kasashen duniya. A halin yanzu cutar ta taba kasashe da yankuna 21
Sakamakon gwajin ranar Alhamis ya tabbatar da kamuwar mutum 80 a jihar Kano. Hakan ne ya kai jimillar masu cutar a jihar zuwa 219 inda ta sha gaban babban birni
Akwai yuwuwar samun koma baya a yakar annobar korona a jihar Kano sakamakon ja da baya da likitoci suka yi a asibitin koyarwa na Mallam Aminu Kano. Likitocin su
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci dakarun sojin kasar nan da su ci gaba da ruwan wutar da suke yi a yankin tafkin Chadi da kuma yankin Arewa maso gabas d
Ganduje ya bayyana hakan ne ranar Alhamis a gidan gwamnatin Kano yayin rantsar da mambobin wani kwamiti da zai taimakawa kwamitin kar ta kwana a kan annobar cov
Alkaluman ma su dauke da kwayar cutar covid-19 da NCDC ta fitar a ranar Alhamis, 30 ga watan Afrilu, sun nuna cewa jihar Kano, a karo na farko, ta sha gaban jih
Labarai
Samu kari