Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Wanan shine karo na farko da aka samu labarin warkewar wani mai dauke da kwayar cutar coronavirus a jihar Kano. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da ma'ai
Zuwa 6 ga watan Mayu, a kalla mutum miliyan 3.6 suka kamu da cutar coronavirus a fadin duniya. An samu warakar mutum 1.2 amma an rasa rayuka 252,000 a duniya.
Kakakin shugaban kasa Mallam Garba Shehu, ya ce gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta za kashe kudaden ne wajen kammala ayyukan samar da ababen more rayuwa.
Sataren tarayya Boss Mustapha ya bayyana cewa gwamnati za ta samar da cibiyar karbar samfur tare da ma'aikata biyu a kowacce karamar hukuma da ke a jihar Kano.
A halin yanzu rabon da a biya mafi yawan malaman jami’a albashi tun farkon 2020. Kungiyar ASUU ta fallasa abin da ya sa Gwamnatin Buhari ta dauki wannan mataki
An samu matafiya hudu daga cikin 11 da yan sandan jihar Oyo suka kama a hanyarsu ta zuwa Akure daga jihar Sokoto a karshen mako dauke da cutar coronavirus.
An shiga tashin hankali a Lokoja bayan labarin mutuwar wasu marasa lafiya hudu wadanda suka nuna alamun cutar COVID-19 a cibiyar lafiya ta tarayya ya bazu.
'Yan bindiga sun kashe wani mai gadi, sun kuma yi garkuwa da wasu mutane uku a Kaduna ciki har da wani ma'aikacin banki da Sarkin Doka da diyarsa a unguwan.
Gwamnatin jihar Bauchi ta ce ta shawo kan matsalar rashin ciyarwa da majinyatan COVID-19 ke fuskanta a cibiyar killacewa ta jihar da asibitin koyarwa na ATBU.
Labarai
Samu kari