Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
A jiya ne aka birne gawar Alhaji Iro Sabe, Kilishin Katsina a makabartar Dan Tukum bayan an yi jana'izarsa a Kofar Soro. Liman Muddaha ne ya sallaci gawarsa.
‘Yan Majalisar Najeriya za su binciki NDDC, sun aikawa Minista sammaci. Ana zargin Ma’aikatar da daukar ruba-ruba aiki game da facaka da barna a Neja-Delta.
Wani sabon kazamin rikicin kabilanci ya barke tsakanin kabilar Tibi da kabilar Ichen a karamar hukumar Donga ta jahar Taraba a ranar Talata, 5 ga watan Mayu.
Hukumar karbar koke koke da yaki da rashawa ta jahar Kano, PCACC, ce ta sanar da haka a ranar Talata,5/05/2020 inda ta ce yan kasuwan sun dauki wannan alkawari.
An kama Lawal Abdullahi Izala ne a makon da ta gabata a kan zarginsa da zagin Shugaban kasa Muhammadu Buhari da Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina.
Wata majiya daga dangin su Buratai ya shaida wa SaharaReporters cewa marigayiya Hajja ta rasu ne bayan tayi fama da gajeruwar rashin lafiya a gidan ta a Borno.
Ya nada tsohon hakimin Kibiya, Alhaji Kabiru Mohammed Inuwa domin maye gurbin Tafida Abubakar da ya rasu makon da ta gabata bayan an kwantar da shi a asibiti.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da NCDC ta fitar da misalin karfe 11:45 na dare ranar Talata, 05 ga watan Mayu, 2020. A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitar
Kamfanin da ke kera maganin, Gilead Sciences, ya ce an gano cewa maganin ya na da tasiri a kan cutar covid-19 bayan an fara gwajinsa a kan ma su dauke da kwayar
Labarai
Samu kari