Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Gwamnatin jihar Sokoto ta sanar da rasuwar kawun Gwamna Aminu Tambuwal, Sheikh Haruna Waziri Usman. Babban malamin ya rasu yana da shekaru 96 a duniya a yau.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin mayaka Boko Haram sun kai hari yankin Deboro da ke karamar hukumar Biu ta jihar Borno. Sun isa kauyen a motoci kirar Hilux 5.
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Adamawa ta yi bajakolin masu garkuwa da mutane 23 tare da manyan bindigunsu samfurin AK47 guda uku da ta kama. Kazali
Kungiyar mai sunan Stop TB Partnership STP, ta kuma ce akalla mutane miliyan 1.4 za su rasa rayukansu sanadiyar cutar ta tarin fuka nan da tsawon shekaru biyar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Alwan Hassan a matsayin mukaddashin shugaban bankin manoma. Shugaban kasar ya amince da sauke kwamitin rikon kwarya.
Hukumar NSCDC reshen jihar Nasarawa ta kama wata mata mai juna biyu mai shekaru 22, Veronica Boniface, saboda kashe mijinta ta hanyar daba masa wuka har lahira.
Da ya ke sanar da hakan a shafinsa na tuwita (@ProfAkinAbayomi), kwamishinan ya ce gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, da matarsa, Joke Sanwo-Olu, basa dau
A kalla matafiya 40 ne da ke kan hanyar zuwa Legas daga Kano aka tare a jihar Niger. Hakan na cikin wata takarda da sakatariyar labaran gwamnan jihar ta fitar.
Wata majiya a asibitin koyarwa na jami'ar Maiduguri (UMTH) ta ce sakamakon gwaji ya nuna cewa Hajja ta na dauke da kwayar cutar covid-19. A cewar TheCable, Umar
Labarai
Samu kari