Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da kwamitin tsara manufofin tazarce. Kwamitin ya hada da manyan masu ba da shawara da daraktoci daga sassa daban-daban.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da kwamitin tsara manufofin tazarce. Kwamitin ya hada da manyan masu ba da shawara da daraktoci daga sassa daban-daban.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Alkaluman NCDC na ranar Alhamis sun nuna cewa an samu hauhawar lambobin mutanen da suka kamu da cutar a jihohin arewacin Najeriya, musamman jihohin arewa maso
Kwararren likitan mai suna Mohammed Kumshe ya mutu ne ranar Alhamis a bangaren killace masu jinyar korona a asibitin. SaharaReporter ta bayyana cewa likitan ya
A ranar Laraba ne Legit.ng da sauran kafafen yada labarai suka sanar da cewa an sallami mutum uku da ke jinyar cutar covid-19 bayan sun warke a jihar Kano, kama
A cewarsa, jama'a, musamman a Abuja da Legas sun yi watsi gaba daya da dukkan dokokin da aka bukaci su yi wa biyayya kafin sassauta dokar kulle jihohin. Ya ce s
Da yake rantsar dasu, Gwamna Masari ya yi kira a gare su dasu kasance masu tsantseni, gaskiya da rikon amana wajen gudanar da aikin da ya rataya a wuyansu.
A cewarsa, alkalluma da HukumarLafiya, WHO ke da shi na nuna cewa fiye da mutum miliyan 3.5 sun kamu da COVID-19 kuma annobar ta kashe kimanin mutane 250,000.
Ba jimawa shugaban kasa Muhammadu Buhari da takwaransa na jamhuriyyar Pakistan, Firai Ministan Imran Khan, sun tattauna da juna daga nesa ta hanyar salula.
Wata tsohuwar ma'aikaciyar gwamnati wacce ta yi murabus mai suna Wang an birneta da ranta na kwanaki uku. Tsohuwar mai shekaru 79 tana karkashin kular danta ne.
Wata mata 'yar Najeriya mai suna Chychy Chukwu ta bayyana yadda take fama da cutar korona, ta bayyana cewa ba ta iya numfashi kuma ta na ji kamar ta dauki ranta
Labarai
Samu kari