Fitaccen dan wasan tsakiya na kasar Afirka ta Kudu, Jayden Adams ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 25, rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike.
Fitaccen dan wasan tsakiya na kasar Afirka ta Kudu, Jayden Adams ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 25, rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun yi kutse a gidan wani magidanci da matarsa dake kauyen Tarkende cikin garin Umenger, na karamar hukumar Guma a jahar Benuwe.
Kwamishinan lafiya na jihar Kogi, Dr Haruna ya ce duk wata tilastawa, ba za ta sanya gwamnatin Kogi ta ayyana bullar cutar korona ba alhalin babu cutar a jihar.
Babban limamin masallacin Yelwa da ke karamar hukumar Shendam ta jihar Filato, Malam Abdulkareem Salihu, ya ce annobar Corona da ta addabi duniya gaskiya ce.
A ranar Alhamis 7 ga watan Mayu ne aka sallami Habib da wasu mambobin kwamitin kar ta kwana da suka kamu da cutar tun ranar 17 ga watan Afrilu bayan sun warke.
Orji Uzor Kalu, tsohon gwamna/Sanata mai ci da aka tura kurkuku kan laifin almundahanan kudin jiharsa ya shaki iskar yanci yayinda aka sakeshi daga gidan yari.
Kotun koli, a ranar Juma’a, 8 ga watan Mayu, ta soke hukuncin da aka yankewa tsohon gwamnan jihar Abia kuma Sanata, Orji Uzor-Kalu na shekaru 12 a gidan yari.
A ranar Alhamis ne gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya bukaci wakilan NCDC da ma'aikatar lafiya da suka sauka a jiharsa da su killace kansu na kwanaki 14.
Mataimakin shugaban kasar Amurka Mike Pence yana tare da wata tawaga da ke raba wa cibiyar sauya halayen mutane kayan tallafi a lokacin da labarin ya fito.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike a ranar Alhamis, 7 ga Mayu, ya ce za a yi gwanjon motocin da aka kama masu shi suna tuka su a lokacin dokar hana fita a jihar.
Labarai
Samu kari