Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
NCDC ta ce ya zuwa karfe 11:20 na yammacin ranar Lahadi, 10 ga watan Mayu, akwai jimillar mutane 4399 da aka tabbatar da cewa suna dauke da kwayar cutar covid-1
Marigayin, wanda aka haifa a a garin Vimtim da ke karamar hukumar Mubi ta jihar Adamawa, ya taba rike shugaban majalisar dokokin tsohuwar jihar Gongola a jamhur
Kwamishinan kasa da gidaje, Surajo Gatawa, ya mutu a daren ranar Lahadi,kamar yadda jaridar TheCable ta rawaito a daren nan. Jaridar ta ce wata majiya a gidan
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da kamuwar ma'aikatan lafiya 47 da cutar coronavirus a jihar. Shugaban kwamitin yaki da cutar na jihar Kano ne ya bayyana haka
Jaridar SaharaReporters ta wallafa labarin cewa Sheik Bala Lau ya mutu ranar Asabar da daddare. Inda ta wallafa wasu hotuna da sunan na jana'izarsa ne da aka yi
Allah ya yi wa tsohon ministan lafiya, Dr. halliru Alhassan rasuwa yana da shekaru 66 a duniya. Marigayin ya amsa kiran mahaliccinsa a yau Lahadi, 10 ga Mayu.
A karshe fadar shugaban kasa ta yi magana game da rade-radin da ake yi a kan Yemi Osinbajo. Laolu Akande ya ce ayi watsi da rade-radi a kan Farfesa Osinbajo.
Labari da duminsa da Legit.ng ta samu daga kafar yada labarai ta TVC na nuni da cewa an sallami masu jinyar cutar korona 6 daga asibitin koyarwa na jami'ar Maid
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya ce sabbin mutanen biyu da suka mutu sune; wani babban mutum daga karamar hukumar Makarfi da kuma wata mata daga Zaria.
Labarai
Samu kari