Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar yaki da cututtuka ma su yaduwa a kasa (NCDC) ta ce annobar cutar covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 239 a fadin Najeriya. Hakan na kunshe ne a cikin
Wani aure mai shekaru takwas ya kare a tahsin hankali da rashin dadi a yankin Zumbagwe da ke karamar hukumar Karu ta jihar Nasarawa. Mata ta kashe mijinta.
Wani sanannen dan kasuwa a garin Nguru da ke jihar Yobe mai suna Alhaji Abdulhamid Nuhu na daga cikin mutanen da alamun cutar coronavirus ta kashe a yau Asabar.
Ya ziyarci kasashen duniya da dama da suka hada da kasashen Chad, Kamaru, Saudiyya, Hadaddiyar Daular Larabawa, (U.A.E), Misra, Indiya, Birtaniya da sauransu.
Wata sabuwar mulki mai karfi ta bulla a fadar shugaban kasa wacce ke kokarin ture ikon 'miyagu' wadanda aka fi sani da 'Cabals". Tun bayan kwanciya rashin lafiy
Ya yi bayanin cewa mutum biyu da aka kama kuma aka mika wa sojoji yan leken asiri ne a garin da suka saba kai wa yan bindigan bayani kan yadda za su kai hari.
Darakta janar din hukumar kula da yaduwar cututtuka masu yaduwa (NCDC), ta ce jihar Kogi ta kore su a kokarinsu na bada taimako wajen tabbatar da halin da jiha
A yayin da ya kai ziyara kauyen a ranar Asabar, Zulum ya ce zai rika amfani da ofishin daga lokaci zuwa lokaci don karfafawa mutanen kauyen gwiwa su dawo gida.
Gwamnatin jihar Jigawa ta tabbatar da kamuwar ma'aikatan biyu a jihar sa cutar coronavirus. Ta kara da cewa an samu karin almajirai 24 da aka dawo dasu daga Kan
Labarai
Samu kari