Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Majalisar Wakilai ta Tarayya ta amince da bukatar Shugaban kasa Muhammadu Buhari na karbo bashin kudi Naira Biliyan 850 domin cika kasafin kudin shekarar 2020.
A wata wasikar da Buhari ya aikawa majalisar, ya nemi amincewarta da Diana Okonta (daga kudu maso kudu), Ya'ana Yaro (daga arewa maso gabas) a matsayin darektoc
A wani sabon sako na daukan sauti, an ji muryar jagoran kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau, yana rusa kuka yana neman kariyar Allah daga sojojin Najeriya.
Tsohon sakataren majalisar dinkin duniya, Farfesa Ibrahim Gambari ya zama magajin marigayi Abba Kyari. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada tsohon sakataren m
Gwamnatin jahar Zamfara ta sanar da mutuwar manyan sakatarorinta guda biyu a cikin kwanaki biyu sakamakon wata yar gajeruwar rashin lafiya da suka yi fama.
Alim Joda ta ce duk da mahaifinta na da shekaru 96 a duniya, yana sauke Qur'ani sau daya a duk bayan kwana uku sannan yana iya azumin watan Ramadana da limanci.
Hukumar Lafiya ta Duniya ta fitar da wasu sharudda shida da dole sai shugabannin duniya sun cika kafin su cire dokar kulle da suka sanya saboda cutar korona.
Jami'an 'yan sanda sun ceto wasu mata biyu da ake zargin 'yan bindiga ne suka sace su a karamar hukumar Kurfi ta jihar Katsina. Kakakin rundunar 'yan sandan jih
Miracle Kalu mai shekaru 20 a duniya wacce ta yi cikin shege ta haife tare da sayar da diyar a kan N130,000. Kalu 'yar asalin Ohafia ta jihar Abia. Ta ce rashi
Labarai
Samu kari