Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Hukumar INEC ta ce har yanzu ba ta yanke shawarar dage zaben gwamna a jihohin Edo da Ondo ba wanda ta tsara gudanarwa watan Satumba da kuma Oktoba na bana.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta tura wakilanta na ma'aikatar lafiya zuwa Azare da ke jihar Bauchi, Katsina da Jigawa sakamakon hauhawar yawan mace-mace.
Wasu mutane da dama na yada rade–radin cewa muguwar cutar coronavirus mai shake numfashi ne ta kama mai martaba amma Usman Ibrahim ya ce hakan ba gaskiya bane.
Oyinkasola Emmanuel ta yi magana a kan irin namjini da za ta so kare rayuwarta da shi. A take kuwa ta soke hamshakin mai kudi, Dangote daga mazan da take so.
Wata mata mai shekaru 37 da ke fama da cutar korona ta haifa yaro Namiji a asibitin koyarwa na jami'ar jihar Legas da ke Idi-Araba. Hukumar asibitin ce ta sanar
Kasar Saudi Arabiia ta lissafa yan Najeriya 11,600 da suke makale a cikin kasarta saboda annobar Coronavirus, kuma ta fara shirin mayar dasu gida Najeriya.
Rashin tabbaci na tattare da nadin Farfesa Ibrahim Gambari a matsayin sabon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari don gadar Abba Kyari.
Kashi 57 daga cikinsu na fama da cututtuka daban daban da suka dade suna damunsu, amma babu wani hujja daya nuna wuri guda da aka samu mace macen da dama..
Cutar korona ta kashe Dr Kabir Tijjani, shugaban babban asibitin Mani da ke jihar Katsina. Babban likitan ya rasu ne a ranar Talata kamar yadda wata majiya daga
Labarai
Samu kari