Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya ce rashin yarda da cutar corona da taurin kai irin na jama'ar jihar na daga cikin abinda ke bada gudumawa a matsalolin jihar.
Sarkin Ilorin, Ibrahim Sulu-Gambari ya mika godiyarsa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan nada Ibrahim Gambari a matsayin sabon shugaban ma'aikatan fadarsa.
Gwamnan ya ce dole a yi wa matakan dakile yaduwar cutar korona biyayya saboda masana sun yi hasashen cewa mutane 800 zuwa 20,000 zasu iya kamuwa da kwayar cutar
Sama da jama'a 42,000 ne suka bar yankin arewacin Najeriya sakamakon harin 'yan bindiga. 'Yan gudun hijirar sun fito ne daga jihohin Katsina, Zamfara da Sokoto.
Mun kawo jerin wasu Jihohi da su ka samu fiye da Jakada guda a sababbin nade-naden da aka yi dazu. Delta, Ebonyi, da kuma Sokoto sun tashi babu ko mutum daya.
Gwamnatin jihat Sokoto ta sanar da sallamar masu fama da cutar nan mai toshe numfashi watau Coronavirus 22 cikin 75 dake jinya a cibiyar killacewa dake Amanawa.
Shugaban kwamitin, Idris Mohammed, ya bayyana cewa an sallami mutane biyar ranar Litinin, yayin da aka kara sallamar wasu 34 ranar Talata bayan sakamakon gwajin
A ranar Talata, 12 ga watan Mayu, shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya tura wa majalisar dattawan Najeriya sunayen jakadu 42 da zai nada domin ta tantance su.
Allah ya yi wa Alhaji Yahaya Kwatalo, majidadin masarautar Hadejia ta jihar Jigawa, rasuwa. Sanaarwar mutuwar maji dadin na kunshe ne a cikin wata sanarwa da ma
Labarai
Samu kari