Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
A cikin jawabi da dan majalisar ya fitar ranar Laraba, ya bukaci gwamnati ta dakatar da shirin tare da yin amfani da biliyoyin da aka ware domi hakan wajen bunk
Hukumar Kula da Yaduwar Cututtuka ta Najeriya NCDC, ta ce mutanen da ke tsakanin shekaru 31 zuwa 40 musamman maza sun fi saurin kamuwa da cutar korona a kasar.
Annobar coronavirus ta shafi wasu sassan na tattalin arzikin kasar nan kuma ta durkusaf da kudin shiga gwamnati bayan faduwar farashin danyen man fetur warwas.
Mai Martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero tare da Sarakunan Bichi, Rano, Karaye da Gaya sun yi ganawa ta musamman da Gwamnan Kano a cikin farkon makon nan.
Farfesa Babagana Zulum na jihar Borno ya yi kira ga al'umman jihar da su dage wajen addu'a a kan Boko Haram da masu daukar nauyin su a sallolinsu na Tahajjud.
A wani sautin murya da jaridar HumAngle ta samu, shugaban 'yan bindiga, Kachallah, ya ja kunnen mazauna Shinkafi da kada su kuskura su bar sojojin Najeriya.
A ranar Laraba ne wasu 'yan bindiga dauke da mugayen makamai suka kai wani hari a kauyukan Daudawa da Angwan Baki a karamar hukumar Faskari, inda suka sace muta
Wannan na cikin wata sanarwa ce ta mai magana da yawun rundunar, Muhammad Sadiq, mai mukamin mataimakin superintendent na yan sanda ya fitar a ranar Alhamis.
Da dalibai 27 da suka yi magudin jarabawa a jihar Imo, jihar ta shugabanci jerin jihohi 31 da aka tafka magudin jarabawar share fagen shiga manyan makarantu.
Labarai
Samu kari