Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Tsohon kwamishinan Ganduje, Mu'azu Magaji ya nuna nadamarsa tare da darussan da ya koya bayan kwanciyarsa jinya. BBC Hausa ta samu zantawa da tsohon kwamishinan
A ranar Juma'a ne ministan lafiya, Osagie Ehanire ya ce an samu sauki a jihar Kano tare da daidaituwa bayan hadin guiwar wakilan gwamnatin tarayya da kwamitin y
Rundunar sojin Operation Hadarin Daji tare da hadin guiwar dakarun sojin saman Najeriya sun halaka 'yan bindiga 27 tare da tarwatsa maboyarsu a tsakanin Nahuta
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 288 da suka fito daga jihohin Najeriya.
Wata babbar kotu a Zamfara ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya a kan wani mutum da ya aka samu da laifin kashe mahaifiyarsa da yan uwansa mata biyu.
Farfesa Temitope Alonge ya yi karin haske dangane da yadda su ke kula da masu cutar korona har su samu waraka a cibiyoyin killace masu cutar da ke fadin jihar.
A cewar Ganduje rashin kulawar da jami’an kiwon lafiya basu baiwa sauran marasa lafiya ne ya sa ake samun mace mace a jahar, amma yin hakan ai rage mace macen.
Yan bindigan sun kashe jama’a, sun sace na sacewa sa’annan sun lalata dimbin dukiyoyi na miliyoyin nairori, tare da sabbaba dubunnan mutane yin gudun hijira.
Gwamnan jahar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bayar da umarni a biya ma’aikatan jahar albashin watan Mayu da kudin yan fansho saboda hidimar Sallah.
Labarai
Samu kari