Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Daruruwan matasa ne suka fito suka tare kofar da ta sada kasashen biyu suna kira ga gwamnatin Najeriya da Nijar su dauki mataki a kan yan bindigan cikin gaggawa
A ranar Asabar ne sarkin Daura, Umar Faruq Umar ya tabbatar da cewa cutar coronavirus ba karya bace. Ya yi kira ga 'yan Najeriya da su ji tsoron Allah da doka.
Ana kuma ganin cewa wasu daga cikin maaikatan lafiya suna kyashin duba marasa lafiya saboda tsoron kamuwa da cutar ta korona kamar yadda The Nation ta ruwaito.
Tsohon ministan ilimi, Alhaji Muhammad Bello Dogondaji, ya rasu yana da shekaru 84 a duniya. Ya rasu a ranar Juma'a a asibitin koyarwa na jami'ar Usman Danfodiy
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karba bakuncin Shugaban kasar Guinea Bissau, Umaro Sissico Embalo a yau Asabar. Dokar nesa-nesa da juna ta yi aiki a hotunan.
Tsohon dan majalisar jihar Kaduna, Yakubu Bityong, ya rasu a ranar Juma'a da dare. Bityong ya wakilci mazabar Kaura tsakanin 2011 zuwa 2019 a majalisar jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta Operation Lafiya Dole ta ragargaza mayakan Boko Haram a dajin Sambisa da ke Borno a ranar 15 ga watan Mayun 2020, Daily Trust ta ruwa
'Yan ta'adda sun kara kai hari wani gari a jihar Adamawa washegarin ranar da aka yi rikici tsakanin wasu kabilu a jihar. Lamarin ya faru ne a garin Mbemun.
Fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta musanta ikirarin da ake yi na cewa shugaban na karya dokar kiyaye yaduwar cutar korona ta hanyar kin saka takunkumi.
Labarai
Samu kari