Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Gwamnatin Tarayya ta yi karin haske a kan da halin da kasar nan take ciki game da annobar cutar korona wadda ta yi wa duk wani kwararo da sako lullubi a duniya.
Idris ya bayyana haka ne ta bakin daraktan watsa labaru na ofishinsa, Henshaw Ogubike, inda yace malaman sun gaza cika sharuddan BVN ne da ofishin ta gindaya.
Sanatan ya bayyana cewa yanzu haka jama'arsa sun dogara ne da sojojin kasar Nijar domin samun ceto duk lokacin da 'yan bindiga su ka kai musu hari. "Babu tsaro
Sai dai kafin masallata su shiga masallatan sai sun wanke hannunsu da man kashe kwayoyin cuta wato hand sanitizer kuma a tabbatar an tsaftace harabar masallatan
Mashawarci na musamman ga shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Lawan, Mista Ezrel Tabiowo ne ya bayyana haka a ranar Talata, 19 ga watan Mayu.
Mataimakin gwamnan jihar Taraba, Haruna Manu ya ce babu wanda ya rasa ransa sakamakon annobar Coronavirus a jihar kuma duk wanda ya kamu da cutar ya warke.
Sani Adamu mai ritaya ya aika bidiyo ga Muhammadu Buhari, ya ce ya yi masa aiki a 1964 a barikin Legas, amma yanzu karfinsa ya kare don haka ya ke neman abinci.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, kaso 51 cikin 100 na duk adadin masu cutar korona a Najeriya sun kasance a wasu kananan hukumomi 9 kacal da ke fadin kasar.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Dr Doyin Okupe, a ranar Litinin ya bada labarin abinda ya fuskanta yayin da yake cibiyar killacewa don jinyar cutar coronavirus.
Labarai
Samu kari