Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Kwamishinan lafiya na jihar Legas, Farfesa Akin Abayomi, ya ce gwamnatin jihar na kashe tsakanin N40,000 zuwa N50,000 a kan kowanne gwajin da ake wa mutum daya.
Karyewar darajar man na nufin kudin shigar kasar sun ragu kenan, haka zalika ga shi kasar ta dakatar da duk wasu harkokin kasuwanci saboda gudun yaduwar annobar
Gwamnatin jahar Kaduna ta tabbatar da dokar hana fita da shiga jahar Kaduna, sa’annan ta dauki alwashin tabbatar da dokar hatta a ranar karamar Sallah na bana.
Baya ga masarautar ta Zazzau, an dakatar da shagulgulan Sallah a wurare da dama a arewacin Nigeria saboda yadda ake fargabar yaduwar cutar annobar ta korona.
Kungiyar Ma'aikatan Wutar Lantarki ta Kasa (NUEE) ta yi kira ga Ministan Wutar, Ministan Wutar Lantarki Mamman Saleh, da ya gaggauta yin murabus daga mukaminsa.
Allah ya yi wa shahararren dan kasuwar jihar Katsina, Alhaji Danmarke rasuwa. Sanannen dan kasuwa kuma dan siyasan ya rasu ne a ranar Laraba, 20 ga watan Mayu.
Yayin mika kayayakin ga FCTA, wakilin iyalan Abdullahi Umaru Yar’adua, ya yaba da jajircewa da sadaukar da kai da ma'aikatan lafiya ke yi wurin dakile cutar.
Yanzu nan mu ke jin cewa Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranakun hutun karamar Sallar bana. Mista Ogbeni Rauf Aregbesola, ya yi jawabi a madadin shugaban kasa.
A cikin tsakar makon nan ne Shehu Sani ya bayyana kasar da ‘Yan Majalisar Tarayya su ke sato dokoki. Sani ya ce ‘yan Majalisa kan dauko dokoki daga Singafo.
Labarai
Samu kari