Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Da aka tuntubi shugaban kungiyar kwadago reshen jihar Kano, Kabiru Ado Minjibir, ya ce kungiyarsu ba ta da masaniya a kan yanke albashin ma'aikatan. Ya kara da
Hukumar Lafiya ta Duniya, ta bayyana cewa ta fara duba yiwuwar la'akari da maganin gargajiya na kasar Madagascar, wanda ake ikirarin yana maganin cutar korona.
Simon Lalong, gwamnan Plateau kuma shugaban kungiyar ne ya jagoranci taron da gwamnonin suka yi ta intanet kamar yadda jaridar Sahara reporters ta ruwaito.
Wani bidiyo mai matukar bada mamaki ya yadu a kafafen sada zumuntar zamani, an kama ma'aikaciyar jinya wacce ake zarginta da yunkurin satar jinjiri danye shar.
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Yenagoa, babbar birnin jihar Bayelsa, ta yanke hukunci kan lamarin matashin jihar Kano da ya dauki budurwarsa daga gida
Ya kara da cewa sojojin sun gano wasu kananan gidaje da ke kusa da sansanin da yan ta'adan ke amfani da su wurin ajiye man fetur da wasu kayayyakin bukatunsu.
Majalisar Dattawa tana rokon Gwamnatin Tarayya ta fadada dokar dauke nauyin haraji na shigo da wasu magunguna masu muhimmanci kamar na zazzabin cizon sauro.
A cewar kwamitin Malaman, matakin da Ganduje ya dauka zai haifar da hauhawar wadanda za su kamu da kwayar cutar korona da ke cigaba da yaduwa a jihar, musamman
Uche Achi-Okpaga, sakataren yada labarai na Ohanaeze Ndigbo, ya zargi shugabannin arewa da dora wa yankin kudu nauyin almajiran jihar. A wata tattaunawar da yay
Labarai
Samu kari