Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayar da tabbacin ne a fadarsa ta Abuja, a ranar Talata yayin da ya karbi bakuncin Dr Adesina wanda ya kai masa ziyarar ban girma.
A cikin sanarwar da direktan watsa labaransa, Abdullahi Inuwa ya fitar, ya ce wadanda suka aikata wannan mummunan lamari da sauran masu aikata laifuka a jihar
Matar gwamnan jihar Kaduna, Hadiza Isma El-Rufai ta nemi wata shawara da ta bar mutane cike da mamaki a shafinta na twitter, bayan da ta bukaci shawara a shafi.
Babban mai taimakawa gwamnan Bauchi a fanin watsa labarai, Mukhtar Gidado ne ya sanar da hakan cikin sanarwar da ya raba wa manema labarai a ranar Laraba a Bauc
Hedkwatar tsaro ta kasa da ke Abuja ta ce rundunar sojin Operation Lafiya Dole ta gano cewa mayakan Boko Haram sun haka ramuka a yankin Isari na Gamboru Ngala.
Ya kara da cewa gwamnati ta cika alkawuran da ta dauka a yarjejeniyar da aka kulla; ta soke 'yan sa kai, ta budewa makiyaya hanyoyin bi da shanunsu da kuma sama
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 241 da suka fito daga jihohin Najeriya
Wata majiyar rundunar soji mai tushe ta tabbatar da cewa an kashe mambobin kungiyar Boko Haram 70 tare da wasu manyan kwamandojin kungiyar irinsu ABu Jamratul A
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya jagoranci raba kayayyakin abinci da wadanda ba na abinci ba ga gidaje 10,000 a Rann, hedkwatar Kal-Balge.
Labarai
Samu kari