Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Watanni uku bayan bullar cutar korona karo na farko a Najeriya, cutar mai toshe kafofin numfashi ta yadu a jihohi 35 na kasar da babban birnin kasar na Tarayya.
Kamfanin NNPC ta bayyana cewa ta samar da manhajar gano mutanen da suka yi ma'amala da masu cutar korona wacce za a iya amfani da ita a sassan kasar daban-daban
Furucin ministan ya zo ne a yayin amsa tambayoyi da korafe-korafen yadda kudin gudanar da muhimman ayyuka ya yanke wa ma'aikatu da cibiyoyin gwamnati a kasar.
Kwamitin majalisar dattawa kan baitul mali , ta tuhumci babbar bankin Najeriya CBN kan wani kudi $3.3 billion (Kimanin N1.2 trillion da ake zargin sun bace.
Wani yaro ya bata amma sai aka tsinci gawarsa a cikin wata mota bayan an kwakule masa ido a Suleja, jihar Neja. Yaron mai shekaru 9 mai suna Emma, ya bata ne.
Binciken da kwamitin kula da lafiya na WHO ya gudanar ya gano babu wani dalili da zai sa a katse gwajin chloroquine bayan sake nazari da yin bita a kan maganin.
Mai magana da yawun rundunar yan sandan ya ce an kama wanda ake zargin kuma yana tsare yayinda ake cigaba da binciken gano ainihin musababbin mutuwar mammacin.
Da ya ke magana da manema labarai, Magashi ya ce wannan matsala na daga cikin abubuwan da ya gabatar yayin taron majalisar zartarwa na mako - mako da aka gudana
Ta kuma fitar da sabbin ka'idoji da dokoki kan yadda za a rika zuwa kasuwanni da wasu wuraren hada-hadan mutane a jihar don rage yiwuwar yada cutar korona.
Labarai
Samu kari