Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Shugaban kasa Buhari ya yi watsi da sunan Magu a Majalisa, ya nemi a binciki Shugaban EFCC. Buhari ya bada umarnin a fara binciken Shugaban EFCC Ibrahim Magu.
Alkalumman hukumar yadki da cututtuka masu yaduwa (NCDC) na ranar 21 ga watan Yunin 2020 ya nuna cewa mutum 436 a Najeriya sun sake kamuwa da cutar korona.
Mun samu rahoton cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wata ganawar sirri da shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, a fadarsa ta Villa da ke Abuja.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta samu nasarar kai wani hari kan mayakan Boko Haram a sansaninsu na Bula Bello da Ngoske da ke Dajin Sambisa a jihar Borno.
Tsohon shugaban ayyuka na hukumar NDDC, Injiniya Samuel Adjogbe ya sha da kyar bayan hari da wasu yan bindiga suka kai wa motarsa a yankin Ughelli, jihar Delta.
Mun samu rahoton cewa kimanin gidaje 300 ne iska mai karfin gaske ta rusa yayin saukar ruwan sama na mamako da aka tafka tamkar da bakin kwarya a jihar Kebbi.
Mataimakin gwamnan jihar Ondo, Hon. Agboola Ajayi, ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Daga karshe Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya yi martani a kan tuhumar da hukumar yaki da rashawa ta ICPC ke yi masa bayan ta kwace kadarorinsa na Abuja.
Kungiyar manyan Likitoin Najeriya National Association of Resident Doctors (NARD), ta yanke shawarar janye yajin aikin nan na sai baba-ta gani da ta tsunduma.
Labarai
Samu kari