Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Wata kotun jihar Ribas ta haramtawa mataimakin sakataren uwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Victor Giadom ikirarin kansa da kasancewa mamban APC.
Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Kano, Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce sun kama manajojin kamfanin hudu yayin da suka dira kamfanin domin kubutar da leburorin.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya sallami dukkan hadiman mataimakin gwamna, Agboola Ajayi, bayan komawarsa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
An yanke hukuncin cewa Abbas Tajuddeen da Tahir Monguno su ne yan majalisar wakilai guda biyu da suka fi sa'o'insu kawo mafi yawan kudirori domin ci gaban kasa.
Rundunar 'yan sanda ta na tuhumar Olaniyi, mazaunin yankin Eleti - Odo a kan titin Iwo a garin Ibadan, bisa tuhumarsa da aikata laifi guda daya; laifin saduwa
Wasu jami'an yan sanda sun kulle hedkwatar uwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) bisa umurnin Sifeto Janar na hukumar yan sanda, IGP Mohammed Adamu.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya dauki manoma 6,111 aiki a babban shirin noma na jihar a kananan hukumomi 10 duk a kokarin hana karancin abinci.
A yayin da adadin masu cutar korona ke ci gaba da karuwa a kasar, Dr Chikwe Ihekweazu, shugaban NCDC, ya bayyana cewa babu jihar da ta tsarkaka daga cutar.
Thomas Obi Tawo wanda aka fi sani da Janar Iron, an zargesa da kona wasu mazauna yankin sa da garwashi saboda ya gansu a mafarki suna dambe kuma sun cutar da sh
Labarai
Samu kari