Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
A yayin da ya rage saura sa'o'i 24 a fara kada kuri'a a zaben kananan hukumomin jihar Taraba, wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan kungiyar tsageranci
Bidiyon wata karuwa da ke zagin matar aure ya shiga shafukan sada zumuntar zamani kuma ya janyo cece-kuce. A bidiyon mai tsawon sakan 44, an ji karuwar wacce.
Kungiyar ASUU ta yi gargadin cewa, kada a kuskura a buɗe makarantu tukunna duba da yadda ake ci gaba da fama da annobar korona wadda ta hana ruwa gudu a kasar.
Sanannen maawaki kuma jarumi a masana'antar Kannywood, Ado Gwanja ya tabbatar da cewa ya rera wakoki kusan 600 tunda ya fara sana'ar waka, ya sanar da BBC Hausa
Wadanda Boko Haram su ka sace su na neman ceton Gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari a wani bidiyo. Bidiyon ya shiga hannun jaridar Daily Trust ne dazu.
Wasu da ake zargin 'yan kungiyar asiri ne sun sace wata budurwa mai suna Patience Emmanuel mai shekaru 20 da ke karatu a jami'ar jihar Bauchi. Bayan nan, sun sa
A ranar Lahadi ne tawagar Buratai ta ziyarci Mai Martaba Umar Farouk Umar, domin yi masa karin haske kan shirin sauke nauyin da rataya a wuyan Bataliyar Sojin.
Ma su gabatar da jawabi ga shugaba Buhari duk lokacin da kwamitin ya ziyarce shi sun hada da shugaban kwamitin kuma sakataren gwamnatin tarayya (SGF); Boss Must
An gano ma’aikatan bogi fiye da 11, 000 a wata Jihar Neja. Gwamnatin Abubakar Sani Bello ta bankado badakalar ma’aikatan bogi da ke cin albashi har miliyan 620.
Labarai
Samu kari