Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Noel Donjur, Shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin jihar Plateau, kuma na kusa da gwamnan jiharSimon Lalong, ya kamu da cutar Coronavirus, Daily Trust ya bayyana.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto takama wani mutum mai suba Shuaibu Aliyu sakamakon zarginsa da ake da dirkawa yarinya mai shekaru 14 ciki da jefar da jaririn.
Olorunleke Moses ne zai maye gurbin Ariyo wanda a baya shine babban mataimakin gwamna na musamman a kan harkokin siyasa na mazabar Kabba /Ijumu ta tarayya.
Manjo Janar Enenche, a ranar Alhamis yayin taron manema labarai a kan ayyukan sojojin ya ce rundunar sojin ba ta san wadanda ke daukan nauyin 'yan Boko Haram.
Jimillan bashin kudin da ake bin Najeriya ya haura Naira Tiriliyan 28,63 (N28.63tn), ofishin kula da basussukan Najeriya DMO ta alanta ranar Alhamis, 2 ga Yuli
Goabara ta tashi a babbar bankin Najeriya dake jihar Gombe ranar Juma'a, 3 ga watan Yuli, 2020. rahoto daga majiya ya bayyana cewa gobarar ta fara karfe 10.
Dakarun Operation Safe Haven a jiya sun kashe 'yan fashi da makami biyu a Jos, babban birnin jihar Filato, cewar kwamandan OPSH, Manjo Janar Chukuemeka Okonkwo.
Jihohi da dama a faɗin ƙasar sun sake yin bitar kasafin kudinsu na bana, domin daidaita shi da hakikain yanayin tattalin arziki wanda annobar korona ta haifar.
Hukumar Inshora ta Najeriya (NSITF) ta ce har yanzu hukumar za ta ci gaba da aikinta duk da dakatarwar da ministan ayyuka da kwadago, Chris Ngige ya yi mata.
Labarai
Samu kari