Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Shugaban tawagar, Mohammed Garba, a ranar Laraba a Ilorin ya ce, Hedkwatan rundunar da ke jihar Kwara ta ce shinkafar da aka kama ya kai ta Naira 2,142,000.
Babban bankin Najeriya a ranar Talata ya rage darajar Naira. Dala daya a halin yanzu na da darajar N381. Hakan na daga cikin hanyar gyara yanayin cinikaya tare.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin Gwamna Atiku Bagudu ta amince da nadin wasu sabbin hakimai da shugaban masarauta, kwamishinan kananan hukumomi ne ya bayyana.
Kwamitin yaki da cutar korona na fadar shugaban kasa a ranar Litinin, ta sanar da cewa za ta sa wa kananan hukumomi 11 ido saboda yadda cutar korona ke yaduwa.
An kama shugaban kungiyar asiri ta Eiye mai sun Francis Diamond da ake yi wa lakabi da Iron Man a unguwar Ikorodu a Legas saboda kisar gilla da wasu laifuka.
Dakataccen mukaddashin shugaban hukumar yaki da rashawa, Ibrahim Magu na sake fuskantar kalubale da zargi. Ana zarginsa da mallakar wasu manya kadarori a Dubai.
Wata matar aure mai shekara 73 ta kashe mijinta ta hanyar shake masa wuya a gidansu da ke garin Umuahia a jihar Abia bayan sun samu rashin jituwa a tsakaninsu.
‘Dan wasan nan Paul Onuachu mai bugawa kungiyar Genk ya kamu da cutar Coronavirus. Genk ta bada umarnin cewa ‘Dan wasan gaban ya yi maza ya killace kansa a jiya
Tsohon mataimakin darakta a hukumar tsaro ta farin kaya, Dennis Amachree, ya ce da shine yake fuskantar zargin rashawa kamar yadda mukaddashin shugaban EFCC.
Labarai
Samu kari