Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Majalisar wakilai ta yi magana game da shawarar da gwamnatin tarayya ta yanke na haramtawa daliban kasar nan zana jarrabawa WAEC a bana saboda annobar korona.
A cewar Enenche, dakarun NAF sun kaddamar da harin ne ranar Alhamis, 9 ga watan Yuli, bayan samun sahihan bayanan da su ka tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga su
Kwamishinan labarai na jihar Nasarawa, Dogo Shammah ya ce dukkan ma'aikatan fadar gwamnan jihar za su killace kansu daga ranar Juma'a don kare kansu daga korona
Mazauna kauyen Dorowan Babuje ta karamar hukumar Barikin Ladi a jihar Filato sun koka da yawaitar hare-haren 'yan ta'adda da 'yan fashi da makami, Daily Trust.
‘Yan Majalisa ba su ji dadin burus din da Godswill Akpabio ya yi masu a binciken NDDC ba. Jiya ne Ministan ya fusata Sanatocin Najeriya saboda kin zuwa taro.
Dakatattacen mukadashin shugaban yaki da rashawa ta EFCC, Ibrahim Magu da ake bincika kan zargin rashawa ya nemi Sufeta Janar na Yan sanda ya bayar da shi beli.
A halin yansu, Ajayi suna sa in sa da gwamnan jihar Rotimi Akeredolu kuma ya nuna shaawar cewa zai fito takarar gwamna don fafatawa da Akeredolu a zaben Okotoba
A cikin wani jawabi da kakakinsa, Umar Gwandu, ya fitar, Malami ya ce shugaba Buhari ya dakatar da Magu ne domin bawa kwamitin binciken da aka kama damar yin ai
A rubutun da ya wallafa tare da faifan bidiyon, lauya Palijo ya ce; "mahaifin matar da aka kashe kenan yayin da ya ke kuka a kabarinta, ya na neman a yi mata ad
Labarai
Samu kari