Shugaban jam'iyyar APC ya koma PDP a jihar Ondo

Shugaban jam'iyyar APC ya koma PDP a jihar Ondo

- Jamiyyar APC mai mulki ta rasa daya daga ckin mambobinta a jihar Ondo inda ya koma PDP

- Samuel Olorunwa Ajayi, shugaban jamiyyar a karamar hukumar Ese Odo ya koma PDP a ranar Jumaa 10 ga watan Yuli

- Sai dai Ajayi bai bayyana dalilin da yasa ya fice ya koma jamiyyar adawar ta PDP ba

Samuel Olorunwa, Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a karamar hukumar Ese- Odo na jihar Ondo ya yi murabus daga jam'iyyar.

The Cable ta ruwaito cewa Olorunwa ya mika wasikar yin murabus dinsa a sakatariyar jamiyyar a ranar Jumaa kuma ya sanar da cewa ya shiga jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).

Shugaban jam'iyyar APC ya koma PDP a jihar Ondo
Shugaban jam'iyyar APC ya koma PDP a jihar Ondo
Asali: UGC

DUBA WANNAN: An haifi jariri rike da na'urar hana haihuwa a hannunsa (Hotuna)

Tsohon shuganban jam'iyyar ta APC na goyon bayan Agboola Ajayi, mataimakin gwamnan jihar Ondo da ya fice daga jam'iyyar APC ya koma PDP a baya bayan nan.

A halin yansu, Ajayi suna sa in sa da gwamnan jihar Rotimi Akeredolu kuma ya nuna shaawar cewa zai fito takarar gwamna domin fafatawa da Akeredolu a zaben watan Oktoba.

Ku saurari karin bayani ...

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164