Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
A yau Laraba, 15 ga watan Yuli, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fara jagorantar zaman majalisar zartarwa a fadar gwamnatinsa ta Aso Villa da ke Aso Villa.
Hukumar kula tashohin jirgin sama ta yi Alla-wadai da tsohon gwamnan jihar Zamfara, Alh. Abdulaziz Yari, bisa abinda yayi ya saba ka'ida a tashar jirgin Kano.
A ranar Talata 7 ga Yuli, fadar shugaban kasa ta dakatar da Ibrahim Magu daga shugabancin hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati.
Godswill Akpabio ya yi martani ga zargin da Joy Nunieh na neman lalata da ita, ya ce tana da matsalar dabi'a wanda a cewarsa shine ya hana ta zaman gidan aure.
Rundunar sojin saman Najeriya ta sanar da labarin mutuwar matukiyar jirgin yakinta mace ta farko, Tolulope Arotile, sakamakon hatsarin mota a jihar Kaduna.
An samu gawar mamallakin babban kamfanin babura na 'GoKada', Fahim Saleh a gidan sa da ke birnin New York, Kamar yadda jaridar New York Daily Times ta wallafa.
An sake yin ram da wani Fasto da ya kwanta da ‘yar yarinya a Najeriya. Wannan karo wani Fasto mai shekara 59 ne ya yi lalata da yarinya mai shekara 10 a Duniya.
A jiya ne Kungiyar ECOWAS ta nada tsohon Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan a matsayin Jakada. Goodluck Ebele Jonathan zai kawo zaman lafiya a kasar Mali.
Babu shakka bishiyar kwakwar man ja na daya daga cikin bishiyoyi a duniya masu cike da albarkatu. Daga cikin wadannan albarkatun ne akwai mai wanda ke ja ne.
Labarai
Samu kari