Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Dakataccen shugaban hukumar EFCC, Ibrahim Magu, ya yi magana bayan sakinsa da aka yi, ya ce bai saci kudi ba kuma zai ci gaba da yakar cin hanci da rashawa.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, a ranar Laraba ya kaddamar da shirin baoyar da bashin N1bn ga kanana da matsakaitan yan kasuwa a jihar, The Nation.
Hakan yana kunshe cikin wata sanarwa da babban sakataren sadarwa na fadar gwamnatin Kano, Abba Anwar ya fitar a ranar Laraba yayin ganawa da manema labarai.
Sani Omolori, magatakardan majalisar dattawa, ya ce ci gaban zamansa a ofishinsa na bisa ga shari'a ne kuma hukumar kula da ayyuka ta majalisar bata isa ba.
Kallabi tsakanin rawuna, mace ta farko da ta zama matukiyar jirgin yaki a rundunar sojin saman Najeriya, Tolulupe Arotile, ta rasu sakamakon hatsarin a Kaduna.
Ya zuwa ranar Talatar, an sallami mutane 13,792 daga cibiyoyin killacewa da ke fadin kasa bayan an tabbatar da cewa sun warke sarai. Kazalika, cutar ta hallaka
A can kasar Amurka ne aka yankewa wani mutum baƙar fata hukuncin ɗauri na shekaru 48 bayan da wata mata ta yi mummunan mafarki a kansa na yin lalata da ita.
Jihohin Kudu maso yamma da akafi sani da yankin kabilar Yoruba 6 sun yanke shawarar bude makarantunsu domin daliban ajin karshen makarantun sakandare su rubuta
An saki mukaddashin shugaban hukumar yaki fda cin hanci da karya tattalin arziki (EFCC), Ibrahim Magu, kamar yadda jaridar Premiun Time ta wallafa da yammacin y
Labarai
Samu kari