Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Magu ya yi jawabin farko bayan sakinsa
Breaking
Magu ya yi jawabin farko bayan sakinsa
daga  Aisha Musa

Dakataccen shugaban hukumar EFCC, Ibrahim Magu, ya yi magana bayan sakinsa da aka yi, ya ce bai saci kudi ba kuma zai ci gaba da yakar cin hanci da rashawa.

Da duminsa: An saki Ibrahim Magu
Breaking
Da duminsa: An saki Ibrahim Magu
daga  Mudathir Ishaq

An saki mukaddashin shugaban hukumar yaki fda cin hanci da karya tattalin arziki (EFCC), Ibrahim Magu, kamar yadda jaridar Premiun Time ta wallafa da yammacin y