Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Kimanin awa 24 bayan kisar gillar da aka yiwa wasu matasa 21 yayin bikin daurin aure a kauyen Kukum Daji da ke karamar hukumar Kaura, an kashe dagaci da mutum 9
Wata majiya da ba a ambaci sunanta ba ta bayyana cewa 'yan bindigar sun shiga gida - gida, inda suke fito da mutane tare da kwace musu kayayyakinsu masu muhimma
Babu shakka rasuwar Malam Isma'ila Isa Funtua a ranar Litinin ta matukar girgiza shugaban kasa Muhammadu Buhari. Alamu sun nuna cewa shugaban kasar ya girgiza.
Kwanaki kadan bayan tabbatar da cewa ministan al'amuran waje, Geoffrey Onyeama ya kamu da cutar korona, wani ministan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kamu.
A cikin takardar karar da ya shigar a gaban kotun, Nnoli ya bayyana cewa rashin nada sauran alkalan "babbar saba doka ne, saboda ya sabawa sashe na 231(2) na ku
Wani faifan bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta ya nuna yadda wasu sojoji biyu suka yiwa wani mutum duka tsiya har sai da ta kai ga ya fada magudanar ruwa.
Kakakin rundunar 'yan sanda na jihar Abimbola Oyeyemi, shi ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a yayin zantawa da manema labarai a ranar Litinin.
Gwamnatin tarayya ta daga ranar fara tashi da saukar jiragen kasashen ketare a kasar zuwa watan Oktoba sabanin watan Agusta da ya sanar a baya saboda korona.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya yi wa yan majalisar dattawar kasar martani a kan matakin da suka yanke na neman shugabanin hukumomin tsaro su yi murabus.
Labarai
Samu kari