Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Gwamnatin Jihar Niger a ranar Laraba ta sanar da cewa almajiri 64 da suka kamu da korona a jihar sun warke, an kuma mayar dasu gidajensu don sada su da iyalansu
Saudi Gazette ta ruwaito cewa, an samu nasarar yi wa Sarki Salman Bin Abdulaziz na kasar Saudiya tiyata a mafitsara a babban asibitin Sarki Faisal da ke Riyadh.
Mun kawo jerin ‘Yan wasan kwallon kafan za su ji haushin soke Ballon D’or. Irinsu Messi. Ronaldo da Lewandoski ba za su ji dadin fasa bikin Ballon D’or ba.
Rahotanni da ke shigo mana a daidai wannan lokaci sun tabbatar da cewa, wasu 'yan bindiga sun kai hari gidan yari da ke Barikin Ladi sun aikata mummunar ta'asa.
Bayan majalisar dokokin tarayya ta nemi a kwace shirin daukar ma’aikata 774,000 daga hannun Festus Keyamo, ma’aikatar kwadago tace dole shine zai yi jagoranci.
Babu wata-wata dan majalisar mai wakiltar karamar hukumar Paikoro, Suleiman Gambo Aninigi, ya gabatar da kudirin a maye gurbin mataimakin kakakin majalisar.
Ministan Niger Delta, Godswill Akpabio ya musanta cewa ya ce mafi yawancin kwangilolin da aka yi a Hukumar Cigaban Niger Delta, NDDC, yan majalisa aka bawa.
Sanarwar ta bayyana cewa dakarun rundunar soji sun sake kama wasu gagararrun 'yan bindiga biyu; Gabbe Muhammad da Muhammad Bello, a kauyen Mai Filoti da ke yank
Babu shakka sanya takunkumin rufe fuska na daya daga cikin muhimman ka'idodin da mahukuntan lafiya suka shar'anta a kiyaye domin dakile yaduwar cutar korona.
Labarai
Samu kari