Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Jami'an 'yan sandan jihar Kaduna sun yi nasarar kama wasu tarin miyagu da suka shahara a fannin garkuwa da mutane, fashi da makami, satar dabbobi da sauran su.
Majalisar Wakilai ta Tarayya ta yi barazanar yin karar Godswill Akpabio a kotu kan ikirarin da yayi na cewa yan majalisar na karbar kwangila a mafi tsoka a NDDC
Shirin na N-Power wanda aka kirkiro tun a shekarar 2016, gwamnatin tarayya ta samar da shi ne domin daukar matasa marasa aiki bayan sun kammala karatuttukansu.
Agboola Ajayi, mataimakin gwamnan jihar Ondo, ya yi biyu babu domin ya sha kaye a zaben fidda dan taakarar gwamnan jihar na jam’iyyar PDP bayan ya bar APC.
Otal na Dolce Hanoi Golden Lake da ke Vietnam ya bayyana a matsayin ootal na farko a duniya da aka yi wa fenti da zinari. Otal din yana da bene mai hawa 25.
Tsohon mukaddashin shugaban hukumar EFCC, Ibrahim Magu ya raddi ga ministan shari'a, Abubakar Malami a kan ya fito da shaidar cewa da gaske yana aikata rashawa.
Wasu 'yan bindiga sun sake kai hare-hare kananan hukumomi 3 na jihar Katsina, hakan ya sa an rasa rayuka biyu sannan aka yi garkuwa da mutum goma sha bakwai.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun sake bindige wani fitaccen dan kasuwa a jihar Jigawa, Magaji Mukhtar da wani dan banga mai suna Ibrahim Sule.
Kotu ta yankewa Godwin Adeoye mai shekaru 35 hukunci bayan da aka kama shi da laifin kokarin tada bam a majalisar dattawa da kuma kamfanin tace man fetur na Naj
Labarai
Samu kari