Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta kama wasu 'yan ta'adda 45 a sassa daban-daban na jihar a kan laifuka daban-daban da suka hada da fashi da makami da sata.
Sarkin Shinkafi, Muhammad Makwashe Isa, ya amince da murabus na mambobin majalisarsa 5 wadanda suka ajiye rawani akan sarautar da aka bai wa Femi Fani-Kayode.
Ministan sufuri ya kare gwamnatin APC, ya ce Jonathan ma ya karbo aron kudi daga waje. Ana ta surutu a game da bashin Dala miliyan 500 da aka karbo daga China.
Ƴan siyasar Sokoto da ke gaba da juna, tsohon gwamna Attahiru Bafarawa da Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko sun sassanta bayan wata musayar kalamai da suka yi a
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 457 da suka fito daga jihohin
Gwamnan jihar ya amince da nada Balara Ibrahim, wacce ta fito daga karamar hukumar Ganjuwam bisa ga cancantarta da kuma goyon bayan da ta ke yiwa gwamnatin.
A cikin makon jiya ne wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton mayakan kungiyar Boko Haram ne suka kai hari kan tawagar gwamna Zulum yayin da ya ke kan hanyarsa
An umurci shugabannin gargajiyan garuruwan da rikicin Boko Haram ya addada su hada kai da hukumomi wajen hana mutane nuna kiyayya ga tubabbun yan ta'addan BH.
Shugaba Muhammadu Buhari ya nada tsohon dan majalisa, AbdulMumini Jibrin a matsayin sabon Diraktan hukumar gidajen tarayya (sashen cigaban kasuwanci, da samar)
Labarai
Samu kari