Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Ooni na Ife, Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya nada Bello Bala Shagari, jikan tsohon shugaban kasa a matsayin manajan daraktan kungiyar RAYLF-AFRICARAYLF-AFRICA.
Adama Indimi, diyar hamshakin attajirin dan kasuwa, Muhammad Indimi na za ta auri biloniyan ɗan sarki, Malik Ado Ibrahim, wanda ya kafa kamfanin Bicernergy.
Babban jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya sanya albarkacin bakinsa cikin dambarwan siyasan dake gudana a majalisar do
Bankin Duniya ya amince da taimakawa Najeriya da kudi $114.28m domin kiyaye, gano da kawar da barazanar cutar Korona musamman a jihohin Najeriya 36 da FCT.
Tsohon gwamnan na jihar ya nuna rashin jin dadin sa game da sake ɓarkewar rikici a yankin cikin sanarwar da kakakinsa Mukhtar Zubairu ya fitar ranar Juma'a.
Gargadin shugaban kasar ya zo ne ranar Laraba bayan karbar rahoto daga fadar shugaban kasa mai yaki da cutar korona wanda ke karkashin jagorancin Boss Mustapha.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi ya yi watsi da bukatar a sallami shugabannin tsaro, ya bayar da shawarar cewa a yi musu karin kudi domin tsaurara tsaron.
Kakakin rundunar 'yan sanda na jihar, DSP Abdullahi Haruna Kiyawa, shi ne ya sanar da hakan yayin zantawa da manema labarai na gidan Rediyon Freedom da ke Kano.
Sanarwar ta fito ne daga bakin mai ba Gwamna Bello Matawalle shawarwari na musamman kan harkokin jin kai, kula da bala’o’i da ci gaban al’umma, Fa’ika Ahmad.
Labarai
Samu kari