Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
A saboda hakane kotun ta zartar da hukuncin rushe kafatanin shugabannin jam'iyyar APC da aka zaba a wancan lokacin tare da gargadinsu a kan cigaba da gabatar da
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya fita da sassafe wurin karfe 6 na ranar Juma'a don duba wuraren da ambaliyar ruwa ya shafa cikin birnin Maiduguri.
Wani mutum mai suna Sunday Brown mazaunin yankin Nyomidibi a unguwar Nyangasang da ke garin Calaba, babban birnin jihar Kuros Riba, ya datse hannun dansa mai su
An garzaya da uwargidan shugaba Muhammadu Buhari, Hajiya Aisha Buhari, birnin Dubai, kasar UAE don jinyan ciwon wuyan da take fama da shi tun bayan zuwanta Lega
Kungiyar masu dakon mai da iskar gas, NUPENG, ta umurci mambobinta su dena aiki a Legas daga ranar Litinin kamar yadda umurni daga shugabannin kungiyar ya zo.
Ministan Shari'a kuma Antoni Janar na kasa, Abubukar Malami, ya baiwa Sifeto Janar na hukumar yan sanda ya samar da kariya da tsaro wa yan majalisar dokokin Edo
Jami'an ƴan sanda na musamman na tawagar Safer Highways a jihar Delta sun kama wani Manjo ɗin Soja na bogi, Fabian Ojuma, wanda ake ce yana safarar ganyen wiwi.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi kira da jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a jihar Edo su kiyayi irin abinda ya faru a jihar Rivers, Bayelsa da Zamfara.
Mambobin Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, reshen mata a ranar Juma'a sunyi zanga-zangar nuna goyon baya ga Kakakin Majalisar, Frank Okiye da aka tsige.
Labarai
Samu kari