Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
Gwamna Babagana Zulum ya mayara da mutum 560 da suka bar yankin Auno ta karamar hukumar Konduga ta jihar bayan watanni shida da suka bar garin 'yan Boko Haram.
Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Muhammadu Badaru Abubakar, ya bayyana cewa babu shirin walwala da jin dadin mutanen da yafi na gwamnatin shugaba Buhari a duniya.
Lauyan tsohon shugaban EFCC Mr. Ibrahim Magu ya sake rubutawa kwamitin Shugaban kasa wasika. Lauyan na Magu ya rubuta takarda, ya zayyana yadda ake saba doka.
Ministan sadarwa da tattalinn arzikin zamani, Dr. Isa Pantami, ya bude sabbin ayyuka guda goma sha daya, wanda kashi na biyu na ayyukan da aka kammala na tattal
Kazalika, sanarwar ta kara da cewa rundunar soji ta tabbatar da hakan, sannan ta gano cewa mayakan kungiyar Boko Haram kan tattaru a cibiyar domin tsara yadda
Hausawan karamar hukumar Chikun na jihar Kaduna sun nemi gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da ya samar musu da masarauta domin suma su ci gashin kansu.
Mun ji cewa wani Dan wasan Barcelona ya kamu da cutar COVID-19 daf da wasan Bayern Muni an yi maza an killace ‘Dan wasan kwallon Barcelona da ya harbu da cutar.
Kungiyar yan kabilar Igbo a Najeriya, Ohanaeze NdIgbo ta bayyana cewa shugabanci kasa kawai take sha'awa ba ballewa daga Najeriya ba da wasu ke ta ikirari.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta bai wa jama'ar kasar damar daukar makamai a yayinda ake tsaka da fama da rashin tsaro.
Labarai
Samu kari