Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
Wata Kungiyar Matasan Najeriya watau Coalition of Ethnic Nationality Youth Leaders of Nigeria ta ba wani Gwamnan APC kyautar gwarzon Gwamna ‘dan kishin kasa.
Majiya mai tushe ta tabbatar da yadda wasu manyan jami'an soji suka watsar da yaki, suka koma sana'ar kifi da tsuntsaye a Baga, jihar Borno. Majiyar ta shaida
An yi jana'izar Amina Isah Gachi, tsohuwar kwamishinar jihar Katsina da ta rasu bayan an yi mata aikin zuciya a jihar Lagas. Ta rasu ta bar mijinta da yara.
Mahara da ake zargi ‘yan daban daji ne, sun kashe wani mutun a harin da suka kai kan al’ummar Kona, wani kauye da ke wajen Jalingo, babban birnin jihar Taraba.
Buhari ya hakikance cewa talauci da rashin aikin yi ne musabbabin matsalolin tsaro a kasar. Sai dai shugaban kasar ya karyata jita jitar cewa 'yan ta'addan Ar
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yana jagorantar taron Majalisar Zartarwa ta Kasa, FEC, ta shafin intanet karo na 11 a gidan gwamnati da ke birnin tarayya Abuja.
A yanzu ministan ya wartsake sumul inda a ranar Laraba, 12 ga watan Agustan 2020, ya sanar da wannan albishir ga mabiyansa a dandalin sada zumunta na Twitter.
Bayan samun bayani game da yunkurin shigowa yankin arewa maso yammacin Najeriya da kungiyar Al-Qaeda ke son yi, an bukaci hukumomin tsaro su zama cikin shiri.
Kimanin manoma da makiyaya 12 ake tsoron sun rasa rayukansu yayinda yan kungiyar tada kayar bayan Boko Haram suka kai farmaki garin Puciwa da Koleram dake karam
Labarai
Samu kari