Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
Yahaya Abdullahi, dan uwa ga dangin mamatan, ya shaidawa Daily Trust cewa wata wata yarinya ce mai shekaru 12 ta dafa fate-faten da ya zama sanadin ajalin mutan
Da ya ke amsa tambayar manema labarai a kan zargin cewa ya aikata fyade ga mata 30, sai mai laifin ya ce; "ba gaskiya bane, na aikata hakan ne kawai sau uku; za
Kwamitin yaki da cutar Coronavirus a jihar Katsina ta ce ta kashe kudin milyan 920 cikin bilyan 1 da ta samu na gudunmuwan annobar da ta addabi kasar da duniya.
Hukumar kafafen yada labarai a Najeriya NBC, a ranar Alhamis ta ce za ta fara hukunta duk tashar watsa labaran da ta sabawa dokokinta, Diraktan NBC na Legas yac
Dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar PDO kuma gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da tawagarsa ta kamfen a ranar Laraba an kai musu hari, Daily Trust wallafa.
An tabbatar da mutuwar wata budurwa mai suna, Immaculate Okuchu, bayan wata babbar mota ta murkushe ta a unguwar Ajah a jihar Legas a hanyarta na zuwa aiki.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bude katafaren ginin wata cibiyar sabuwar hukumar gwamnati; NCDMB (Nigerian Content Development and Monitoring Board) a Bayelsa.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya tabbatar wasa jaridar Daily Trust cewa zai fara wani shiri a kasaitacciyar jami'ar Oxford da ke Ingila a Oktoban nan
Mai magana da yawun rundunar yan sanda, ASP Wasiu Abiodun ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis a Minna babban birnin jihar Niger.
Labarai
Samu kari