Da duminsa: Sabbin yan Najeriya 373 sun kamu da Coronavirus
Hukumar Takaita Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 373 a fadin Najeriya yau Alhamis.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:37 na daren ranar Alhamis 13 ga Agustan shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta a shafinta na Twitter, ta bayyana adadin wadanda suka kamu da cutar a jihohin Najeriya kamar haka:

Asali: Twitter
Lagos-69
Osun-41
Kaduna-40
Oyo-40
FCT-35
Plateau-22
Rivers-19
Kano-17
DUBA WANNAN: Zulum ya naɗa sabon shugaban ma'aikatan fadarsa
Ondo-17
Ogun-15
Abia-14
Gombe-12
Imo-9
Enugu-7
Kwara-6
Delta-5
Niger-2
Borno-1
Bauchi-1
Nasarawa-1
Alkalluman da hukumar ta dakile cututtukan ta fitar a ranar Alhamis 13 ga Agustan shekarar 2020 ya nuna cewa jimillar wadanda suka kamu da cutar ta korona a Najeriya ya kai 48,116.
An sallami mutum 34,309 bayan an tabbatar da sun warke sarai, a yayin da cutar ta kashe jimillar mutane 966.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng