Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Jaridar The Punch ta ruwaito cewa an sallamo Okupe da matarsa, Aduralere bayan sun kwashe sati biyu a cibiyar killace majinyata da ke garin Sagamu a jihar Ogun.
Masu garkuwa da mutane sun sako hafsin sojan da suka sace a jihar OndoAn sako sojan ne tare da wasu mutum biyu a daren Laraba a garin da ke tsakanin Ondo da Edo
Jideofor Adibe, farfesan kimiyyar siyasa, ya ce Gambari, sabon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa ba zai iya shawo kan matsalar masu juya gwamnati ba.
Shugaban kungiyar Boko Haram, Shekau, ya saki sabon sakon murya, inda ya bayyana cewa tsohon sautin muryarsa ne ake yadawa na shekaru biyar da suka gabata.
Allah ya yi wa fitaccen tsohon jarumin masana'antar Kannywood, Daudu Galadanci, wanda aka fi sani da Alkalin Kuliya rasuwa, a daren ranar Laraba, 13 ga Mayu.
Kakakin rundunar sojin Najeriya ya ce dakarun sojin Najeriya sun halaka mayakan ta'addanci na Boko Haram tara a Mainok da ke jihar Borno a harin da suka kai.
Kasar Amurka ta fallasa ta’adin da China ta ke shirin yi wajen kirkiro maganin COVID-19. Ma’aikatar kasar ta fito ta ce wannan zargi da ake yi ba gaskiya ba ne.
Majalisar koli ta shariar Musulunci a Najeriya, NSCIA, ta yi kira ga Musulmai su gudanar da addu’o’i a ranar Alhamis don neman taimakon Allah game da COVID-19.
Shugaban dakarun sojin saman Najeriya, Air Marshal Sadique Baba Abubakar ya bayyana cewa rundunar sojin saman Najeriya za ta kara dakarunta a yankin arewa maso
Labarai
Samu kari