Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
Yanzu kusan watanni shida kenan bayan bullar cutar korona karo na farko a Najeriya cutar mai toshe kafofin numfashi ta yadu a jihohi 36 na kasar da kuma Abuja.
Mazauna garin sun ce ƴ a bindigan sun kuma raunatta mutane hudu kuma suka yi awon gaba da wasu mata biyu ƴaya da ƙanwa; Amina Mudi, 23 da Zainaru, 20 a Katsina.
Hukumar Sojin Najeriya karkashin Janar Tukur Yusuf Buratai ta kaddamar da bincike cikin zargin da ake yiwa manyan Sojin rundunar Operation Lafiya Dole a Baga.
Dakarun sojojin Najeriya na ci gaba da samun babban nasara a kan 'yan ta'addan daji da suka addabi al'umma a yankin arewa maso yammacin kasar, sun ragargaje su.
Saudi Gazette ta ruwaito cewa, an samu nasarar yi wa Sarki Salman Bin Abdulaziz na kasar Saudiya tiyata a mafitsara a babban asibitin Sarki Faisal da ke Riyadh.
A wani rahoto da jaridar Premium ta Times ta ruwaito, an gano babban dalilin da ya sa Matan aure ke fita cikin dare wajen neman maganin tsarin iyali a Bauchi.
NBC ta bayyana cewa an ci tarar gidan radiyon mai suna 'Nigeria Info 99.3FM' saboda yin amfani dasu wajen yada labarai marasa tushe da kan iya haifar da hargits
Wani rahoto da sashen Hausa na jaridar BBC ya ruwaito, masu kula da makabartu a jihar Kano sun bayyana damuwa a kan yadda wuraren binne matattu suka yi karanci.
Gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, ya dakatar da masu sarautar gargajiya 12 a jiharsa saboda sun kai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari ziyara a makon jiya.
Labarai
Samu kari