Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Yan bindiga sun sace yaya da ƙanwa a Katsina
Breaking
Yan bindiga sun sace yaya da ƙanwa a Katsina
daga  Aminu Ibrahim

Mazauna garin sun ce ƴ a bindigan sun kuma raunatta mutane hudu kuma suka yi awon gaba da wasu mata biyu ƴaya da ƙanwa; Amina Mudi, 23 da Zainaru, 20 a Katsina.