'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Gwamnatin tarayya ta kashe milyan N523.3 wajen ciyar da daliban makarantan firamare a gidajensu lokacin dokar zama a gida sakamakon annobar cutar Coronavirus.
Rundunar Sojojin Saman Najeriya, NAF, za ta fara amfani da jiragen leken asiri da yaki marasa matuka domin yaki da 'yan bindigar jihohin Katsina da Katsina.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana alhininsa bisa rasuwar Sheikh Ahmed Tidiane Inyass, babban Khalifan Sheikh Ibrahim Inyass kuma jagoran darikar Tijjaniya.
Bayan sauya shekar da Yakubu Dogara ya yi zuwa APC, jam’iyyar mai mulki ta fara zawarcin tsoffin ‘ya’yanta da suka sauya sheka zuwa babbar jam’iyyar adawa.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 288 da suka fito daga jihohin
Gwamna Zulum ya bayyana hakan ne yayin da wasu gwamnonin jam'iyyar APC a karkashin jagorancin shugabansu, Atiku Bagudu gwamnan jihar Kebbi, su ka kai ma sa ziya
Wani rahoton Daily Nigerian ya nuna cewa kwamishanan kananan hukumomi na jihar Kano, Murtala Garo, na amsa tambayoyi hannun jami'an hukumar hana almundahana.
Tayo Amusan, shahararren da kasuwa kuma biloniya shine wanda ake sanya ran zai mallaki kamfanin manyan shagunan siyayya wato Shoprite idan aka tashi siyarwa.
Hakan ya tabbatar da cewa karnukan da kuliyoyin sun kamu da cutar Covid-1 yayin binciken da aka gudanar a tsakanin watan Maris da Mayun shekarar da muke ciki.
Labarai
Samu kari