Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
A cewar M.J Victor Ezuwgu wannan kokari na TY Buratai zai ragewa kasar kudaden da take kashewa wajen sayowa rundunar sojin kayayyakin da take amfani da su.
An kashe wani mutum wanda ake zargin dan bindigar daji ne ya hadu da ajalinsa sakamakon rikicin da ya barke tsakanin kungiyarsa da 'yan sa kai a kauyen Garwa.
Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, kuma shugaban kwamitin shugaban kasa na yaki da COVID-19, Boss Mustaha ne ya sanar da hakan yayin jawabin da kwamitin ke yi a
Hedkwatar tsaro ta kasa ta ce dakarun sojin Najeriya karkashin rundunar Operation Delta Safe a ranar Talata, a jihar Bayelsa, sun kai samame wani sansanin 'yan
Bayan kusan shekara daya da kauracewa majalisar dokokin jihar Edo, an rantsar da zababbun yan majalisan jam’iyyar All Progressives Congress APC 12 yanzu haka.
Wannan sabbin harin na zuwa ne kwanaki kadan bayan an tura jamian tsaro zuwa wasu garruruwan da ake ganin sun cikin hatsari ko kuma rikici na iya barkewa..
An tsige kakakin majalisar ne a ranar Alhamis a wani boyayyen wuri a Benin City, babban birnin jihar, awanni bayan da jami'an tsaro suka mamaye zauren majalisar
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, da takwaransa na Bichi, Alhaji Nasiru Ado Bayero, sun kai ziyarar mubaya'a ga sabon sarkin Gwandu, mai martaba
Smart Adeyemi ya ce dole a kawo dokoki masu tsauri irinsu yanke hannu idan ana so a daina sata. Ya ce dokokin shari’a da Injila ne kawai za su yi maganin sata.
Labarai
Samu kari