Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Kwamitin Salami na fadar shugaban kasa da ke gudanar da bincike a kan Ibrahim Magu, ya ki amsa bukatar dakataccen shugaban na EFCC na nadar zaman da za su yi.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta kama wasu 'yan ta'adda 45 a sassa daban-daban na jihar a kan laifuka daban-daban da suka hada da fashi da makami da sata.
Sarkin Shinkafi, Muhammad Makwashe Isa, ya amince da murabus na mambobin majalisarsa 5 wadanda suka ajiye rawani akan sarautar da aka bai wa Femi Fani-Kayode.
Ministan sufuri ya kare gwamnatin APC, ya ce Jonathan ma ya karbo aron kudi daga waje. Ana ta surutu a game da bashin Dala miliyan 500 da aka karbo daga China.
Ƴan siyasar Sokoto da ke gaba da juna, tsohon gwamna Attahiru Bafarawa da Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko sun sassanta bayan wata musayar kalamai da suka yi a
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 457 da suka fito daga jihohin
Gwamnan jihar ya amince da nada Balara Ibrahim, wacce ta fito daga karamar hukumar Ganjuwam bisa ga cancantarta da kuma goyon bayan da ta ke yiwa gwamnatin.
A cikin makon jiya ne wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton mayakan kungiyar Boko Haram ne suka kai hari kan tawagar gwamna Zulum yayin da ya ke kan hanyarsa
An umurci shugabannin gargajiyan garuruwan da rikicin Boko Haram ya addada su hada kai da hukumomi wajen hana mutane nuna kiyayya ga tubabbun yan ta'addan BH.
Labarai
Samu kari